Wasu mutane sun kai mumunar hari a ofishin yansanda na Oyigbo a jihar Rivers kuma suka kone dukiya tare da ofishi da kuma motocin yansandan.
Rahotanni sun ce an kai farmakin ne ranar Jajibirin ranar samun yancin Najeria watau 30 ga watan Satumba.
Kazalika wani rahotu ya ce an kashe mutum biyu, amma har yanzu ba a tantance gawakin ko yansanda ne ko farar hula ba.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/