FG za ta tallafa wa matan karkara guda 700,000 da kudi N20,000 kowannensu - Minista Sadiya


Yan Najeriya na ci gaba da tofa albarkacin bakinsu bayan Ministan harkokin jinkai Sadiya Farouk ta ce Gwamnatin tarayya za ta taimaka wa matan karkara guda 700,000 da kudi Naira 20,000 kowanne.

Ministan ta yi wannan bayani ne a birnin Jos babban birnin jihar Plateau ranar Alhamis lokacin ziyarar aikin kaddamar da shirin.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN