Yan Najeriya na ci gaba da tofa albarkacin bakinsu bayan Ministan harkokin jinkai Sadiya Farouk ta ce Gwamnatin tarayya za ta taimaka wa matan karkara guda 700,000 da kudi Naira 20,000 kowanne.
Ministan ta yi wannan bayani ne a birnin Jos babban birnin jihar Plateau ranar Alhamis lokacin ziyarar aikin kaddamar da shirin.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari