Gwamnatin jihar Edo ta sa dokar ta bace a fadin jihar. Wannan ya faru me bayan masu zanga zangan EndSars sun balle wani Kurkuku a Benin, sakamakon haka da dama daga wadanda ke zaman wakafi suka tsere.
Dokar ta bacin zai fara aiki daga karfe 4 na yammacin ranar Litinin 19 ga watan Oktoba har illa masha Allahu.
Run farko dai masu zanga zanga sun banka wa ofushin yansanda wuta, tare da kone dukiya dama, lamari da ya sa yansandan ofishin suka tsere domin ceton rayuwarsu.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari