Wata budurwa mai suna Faizah, ta nemi shawara wajen jama'a a kan me ya kamata ta yi. Faizah ta ce " Saurayi na ya bani Zobe da sunan soyayya shekara 7 da suka gabata, amma duba abin da Zoben ya yi ma yatsa na. In cire wannan Zobe ko in bar shi domin in faranta wa saurayi na rai?".
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari