Dokar hana fita: Bidiyon yadda soji suka yi wa jama'a bulala a cikin ruwan cabo a jihar Osun


Wasu al'umman jihar Osun da suka saba dokar hana fita da Gwamna  Gboyega Oyetola ya sa sun fuskanci matsanancin azaba daga wajen soji a garin Ilesha.

Soji sun sa wadannan mutane birgima a cikin ruwan cabo, kuma suka dinga zane su da bulala kamar yadda ya bayyana a wani faifen bidsiyo da LIB ta wallafa.

Kalli bidiyo a kasa




Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN