Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce wani yaro mai shekara 7 mai suna Umar Ado, ya mutu a cikin wata Rijiya a Unguwa Uku da ke kusa da titin Yarbawa a karamar hukumar Tarauni a jihar Kano.
Sanarwar haka ta fito daga hannun Kakakin hukumar kashe gobara ta jihar Kano, Alhaji Saidu Mohammed ranar Laraba.
A cewar Muhammed, "Mun sami kiran gaggawa da misalin karfe 6:00 .na yamma. Nan take muka aika jami'an mu domin ceto yaron da misalin karfe 6:07 na yamma.
Jami'an mu sun ciro gawar yaron kuma suka kaita Asibitin Kwararru na Murtala Muhammad da ke Kano inda Likitoci suka tabbatar da mutuwarsa".
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/