Wami mumunan lamari ya auku a garin Bashua da ke karamar hukumar Koki a jihar Cross River bayan wani magidanci ya kashe matarsa ya kuma rataye kanshi a bishiya har ya mutu.
Wata ganau ba jiyau ba mai suna Martmercy Busaosowo,ta ce wanda ya aikata wannan danyen aiki asalin dan jihar Akwa Ibom ne da ke makwabtaka da jihar Cross Rivers Ya kashe matarsa ne ranar Litinin 28 ga watan Satumba da safe, bayan ya sami labarin cewa matarsa tana cin amanarsa ta hanyar kwana da maza.
Sai dai daga bisani an ga gawarsa a cikin daji da ke kusa da garin tana lilo.
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/