Yanzu yanzu: Jam'iyar APC ta dakatar da Gwamna Fayemi daga jam'iyar a jihar Ekiti

 


 Kwamitin zartarwa na jam'iyar APC a jihar Ekiti, ta dakatar da Gwamna Kayode Fayemi daga jam'iyar.


A wata sanarwa da jam'iyar APC ta fitar ranar Juma'a 25 ga watan Satumba, ta yi zargin cewa ta dakatar da Gwamnan ne sakamakon " Ayyukan cin amanar jam'iyar musamman irin rawa da ya taka lokacin zaben Gwamnan jihar Edo da aka kammala kwanan nan".

 

Haka zalika takardar ta yi zargin cewa "Kwanaki biyar kafin zaben jihar Edo, Gwamna Fayemi ya ba wani jigo a jam'iyar PDP, Femi Kayode masauki a fadar Gwamnatin jihar Ekiti, da ke Ado Ekiti, kuma suka kitsa yadda za a gudanar da Juyin mulki akan jam'iyar APC a jihar Edo.

 

Gwamna Fayemi ya kuma taka rawa wajen ganin jam'liyar APC ta sha kasa a zaben Gwamnan jihar Oyo". Kamar yadda takardar ta sanar.

 


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN