Wasu yan bindiga sun kai wa jami'an kiyaye hadurra na kasa hari yayin da suke tafiya a cikin motocin Bus guda biyu a jihar Nassarawa ranar Litinin 14 ga watan Satumba, sakamakon haka jami'an hukumar guda biyu suka rasa rayukansu.
Kawo yanzu ba a san adadin ko jami'ai nawa ne suka bace ba a harin, sai dai Kakakin hukumar FRSC na kasa ACM Bisi Kazeem, ya tabbatar da faruwar lamarin.
Ya kara da cewa hukumar ta fadada kokarinta na ceto sauran jami'anta da ake zargin an sace a harin.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/