Wata yarinya mai shekara 9 ta fara rubewa har ta mutu a jihar Edo, bayan an yi zargin cewa an yi mata fyade ne domin tsafi
An yi zargin cewa wani Dagaci ne mai shekara 60 a Duniya ya yi wa Habiba fyade, amma sai ya roki gafara daga iyayenta, amma bayan ya gano cewa iyayenta suna kokarin neman a yi masu adalci, sai ya tsere daga garin.
Dagacin ya yi wa Habiba fyade ranar 11 ga watan Yuni, 2020, kuma tun wannan lokaci sai ta fara fama da matsalolin rashin lafiya, kuma lamarin ya ci gaba.
Daga bisani sai fatan jikinta ya fara barewa, kuma ta fara rubewa. Habiba ta rasu daga karshe.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/ JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/ L4xvcwRGM496Eep5J53zXt
An yi zargin cewa wani Dagaci ne mai shekara 60 a Duniya ya yi wa Habiba fyade, amma sai ya roki gafara daga iyayenta, amma bayan ya gano cewa iyayenta suna kokarin neman a yi masu adalci, sai ya tsere daga garin.
Dagacin ya yi wa Habiba fyade ranar 11 ga watan Yuni, 2020, kuma tun wannan lokaci sai ta fara fama da matsalolin rashin lafiya, kuma lamarin ya ci gaba.
Daga bisani sai fatan jikinta ya fara barewa, kuma ta fara rubewa. Habiba ta rasu daga karshe.
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/