Marigayi Alhassan Dantata (1877-1955), shi ne mutum na farko da ya kirkiro yin DALAR gyada a Kano kasancewarsa hamshakin dan kasuwa kan sayar da tsaba.
Alhaji Alhassan Dantata, ya zo Kano ne a 1919, kuma cikin shekara biyar, ya zama daya daga cikin hamshakan yan kasuwa da suka sami nassarar bunkasar arziki sakamakon kasuwancinsu a Kano.
Dantata sun gina Kampaninsu ne, da kuma wajen da suke ajiye gyadansu a unguwar Kofar Nassarawa a birnin Kano.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/ JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/ L4xvcwRGM496Eep5J53zXt
Alhaji Alhassan Dantata, ya zo Kano ne a 1919, kuma cikin shekara biyar, ya zama daya daga cikin hamshakan yan kasuwa da suka sami nassarar bunkasar arziki sakamakon kasuwancinsu a Kano.
Dantata sun gina Kampaninsu ne, da kuma wajen da suke ajiye gyadansu a unguwar Kofar Nassarawa a birnin Kano.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/