Wannan hoton shugaban ƙaramar hukumar Suleja kenen da ake zargin na Gurara ya raunana fuskar sa.
Tun dai da batun neman shugabancin ƙungiyar ciyamomi (ALGON Na Kasa) ya taso ne aka samu rashin jituwa tsakanin wasu shugabannin ƙananan hukumomin Jihar Neja.
A kwanakin baya Hon. Abdullahi Maje na Suleja ya zargi Hon. Lalalon Chanchaga da Walin Gurara da munafurtar Sa.
hutudole
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/