Wani matashin dan kwallon Najeriya, da aka bayyana da sunan Damilola a jihar Osun ya bayyana ya fadi ya mutu ana tsaka da wasan kwallon kafa ranar 7 ga watan Satumba.
Lamarin ya farune a yankin Ido dake jihar yayin da yakewa kungiyarsa ta Club Ofatedo wasa, ya bugawa wani kwallo kawai sai ya fadi kasa, nan aka hanzarta dashi Asibiti inda Likitoci suka tabbatar da cewa ya mutu.
Abokan wasansa sun ce bai nuna wata Alamar rashin Lafiya ba kamin su fara buga kwallo.
Shugaban kungiyar matasan ‘yan kwallo na jihar, Leke Hamzat ya tabbatar da faruwar wannan lamari.
Hutudole
AGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/
Tags:
LABARI