Shugaba Buhari ya bada Umarnin a kara yawan Talakawan da ake baiwa tallafin kudi

 


Ministar Kudi, Zainab Shamsuna Ahmad ta bayyana cewa za’a kara yawan talakawan da ake baiwa tallafin kudi cikin gaggawa.

 

Tace za’a kara yawan talakawanne saboda saka talakawan dake birane cikin tsarin rabon kudin tallafin gwamnati.

 

Ta bayyana hakane a wani taron da ta halarta da aka gudanar ta kafar sadarwar Zamani.

hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN