Fitacciyar yan mata yar kwalisa, jinin Fulanin Adamawa Hadiza Yusuf, ta sake tayar da kura a shafinta na sada zumunta bayan ta wallafa wasu zafafan hotunanta.
Hadiza ta wallafa cewa " Sunana Hadiza, ni bafulatana ce daga jihar Adamawa, kuma ina son jama'a".
@Lady_hady
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/