Masu garkuwa da mutane sun saki 4 daga cikin ma’aikatan Road Safety da suka kama


Hukumar FRSC ta bayyana cewa 4 daga cikin maaikatanta da masu garkuwa da Mutane suka sace sun kubuta bisa taimakon sauran jami’an tsaro.

 

Saidai hukumar tace har yanzu akwai sauran jami’anta 6 dake hannun masu garkuwa da mutanen. Hadimin dake kula da ilimantar da jama’a na huku3, ACM Bisi Kazeem ya bayyanawa manema labaran Kamfanin dillacin labaran Najeriya, NAN haka a Abuja.

Jamj’an hukumar 26 ne dake tafiya daga Kebbi zuwa Sokoto dan halartar wani horo na musamman suka gamu da harin ‘yan Bindigar inda 2 suka rasu, 10 suka bace, 8 suka tsira ba tare da wani Rauni ba sai kuma 6 suka jikkata.

 

Shugaban hukumar, Boboye Oyeyemi ne ya nemi sauran jami’an hukumar kada gwiwarsu ta yi sanyi wajan bautawa kasa inda ya nemi da su ci gaba da jajircewa wajan aikinsu.

 

hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN