Wani magidanci tare da matarsa da yaransu guda hudu sun mutu sakamakon ruftawar gina a dakin da suke kwance a garin Yeldu da ke karamar hukumar Arewa a jihar Kebbi.
Rahotanni sun ce Shugifar da suke kwance a ciki ya rufta ne sakamakon kwanaki da aka share ana sheka ruwan sama.
An binne mamatan bisa tsarin addinin Musulunci
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/