Magidanci tare da matarshi da yaransu hudu sun mutu sakamakon ruftawar gini a jihar Kebbi


Wani magidanci tare da matarsa da yaransu guda hudu sun mutu sakamakon ruftawar gina a dakin da suke kwance a garin Yeldu da ke karamar hukumar Arewa a jihar Kebbi.

 

Rahotanni sun ce Shugifar da suke kwance a ciki ya rufta ne sakamakon kwanaki da aka share ana sheka ruwan sama.

 

An binne mamatan bisa tsarin addinin Musulunci

 


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN