Mutane da ba tantance adadinsu ba sun mutu bayan sun kone kurmus ta yadda ba za a iya gane mutum ba , bayan motar bas mai daukan mutum 18 da suke ciki ya yi hatsari ya yi ta mulmula a kasa kuma ya kama da wuta a kan hanyar Onitsha zuwa Owerri a jihar Anambra da ke kudu maso gabashin Najeriya ranar Lahadi.
Mutum kwaya daya tilau da motar ta jefo waje lokacin da take mulmula a kasa shi ma ya mutu, kuma an kai gawarsa wani Asibiti da ke kusa, inda aka aje gawarsa a dakin aje gawaki a cewar hukumar kiyaye hadurra ta kasa FRSC.
Kwamandan hukumar FRSC na jihar Anambra, Andrew Kumapayi ya ce hatsarin ya faru ne tsakanin Amoka, a kan tagwayen hanyar Onitsha zuwa Owerri.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/ JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/ L4xvcwRGM496Eep5J53zXt
Mutum kwaya daya tilau da motar ta jefo waje lokacin da take mulmula a kasa shi ma ya mutu, kuma an kai gawarsa wani Asibiti da ke kusa, inda aka aje gawarsa a dakin aje gawaki a cewar hukumar kiyaye hadurra ta kasa FRSC.
Kwamandan hukumar FRSC na jihar Anambra, Andrew Kumapayi ya ce hatsarin ya faru ne tsakanin Amoka, a kan tagwayen hanyar Onitsha zuwa Owerri.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/