Korona: Gwamnatin Kano ta sami tallafin dala Miliyan 1.1 daga gamayyar Turai da Japan


Gwamanatin Jihar Kano Ta Sami tallafin kudi dala miliyan 1.1 daga gamayyar kungiyar turai da jamhuriyar Japan don rage radadin Korona a Jihar.

Sekataren Yada labarai na gidan gwamantin jihar, Abba Anwar, yace tallafin za a karkatar dashi zuwa ga tallafa wa mutane da ‘yan kasuwa da cutar ta korona ta tagayyara.

Acewar sa, mutane 1,600 zasu samu tallafin zunzurutun kudade, sai masu kananan kasuwanci, inda suma zasu samu tallafin kayayyakin kasuwancin su.

Source: Leadership Ayau


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN