An sami karyewar kasa da ke gefen gadar garin Makera a jihar Kebbi sakamakon ambaliyar ruwan sama, lamari da ya tilasta jama'a amfani da Jiragen ruwa domin ketarewa da su tare da hajarsu zuwa bangaren garin Makera ko bangaren Dukku.
Tun farko dai mahukunta sun dauki matakin hana motoci amfani da hanyar Dukku da ke zuwa garin Makera, kuma ta hada garin Birnin kebbi da sauran sassan jihar daga yankin Arewaci, da Arewa maso kudu.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/