Gwamnatin tarayya ta amince da kafa wata sabuwar hukumar yaki da cin hanci


Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta amince da kafa wata sabuwar hukumar yaki da cin hanci me suna, proceeds of crime recovery and Management Agency.

 

Hukumar zata kasance ne tana kula da kadarorin da aka kwato daga barayin gwamnati, kamar yanda ministan shari’a kuma babban lauyan gwamnati,  Abubakar Malami ya bayyanawa manema labarai.

 

Yace a yanzu hukumomi daban-daban ne ke kula da kadarorin da ka kwato amma wannan hukuma itace daga yanzu data rika kula da kadarorin.Yace majalisar zartaswa ta amince da kudirin inda aka aikewa da majalisar tarayya dan sakashi cikin doka.

 

hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN