Gwamna Zulum ya lashe kyauyar gwarzon Gwamnan Najeriya


 

Gwamnan jihar Borno,  Babagana Umara Zulum ya lashe kyautar Zik Price Leadership wadda ake baiwa gwamnan da yayi fice a Najeriya.

 

Zulum ya lashe kyautar ne saboda namijin kokarinsa da ya bayyana sannan ‘yan Najeriya da dama sun shaida,  kamar yanda Farfesa Pat Utomi wanda na daya daga cikin masu gudanarwa na bada kyautar ya bayyana.

 

Utomi ya bayyana cewa tare da Zulum akwai gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa kamar yanda ya bayyana da yammacin yau, Alhamis.

 

hutudole

 


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN