Sojojin Najeriya a ranar Laraba, 23 ga watan Satumba sun kaiwa kungiyar Boko Haram hari a yankunan Bula Sabo da Dole dake Borno.
Sojojin sun mai Harin Bula Sabo bayan samun bayanan Sirri cewa Boko Haram na samun mafaka a yankin. Harin ya lalata gine-gine da kayan amfanin Kungiyar da dama.
Hakanan Harin Dole ma ya kashe da dama daga cikin mayakan Boko Haram din, kamar yanda kakakin Sojin, Janar John Enenche ya bayyana.
hutudole
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/