Shugaba Muhammadu Buhari yana gudanar da wani taro tare da Gwamnonin Arewa maso gabas da kuma manyar jami'an tsaro a Fadar Gwamnati da ke Aso a birnin Abuja.
Yan kwaanakin baya wasu kafafen watsaa labarai sun ambato Gwamnonin Arewa maso gabas sun ambato cewa suna bukatar Gwamnatin tarayya ta ba 'yansanda kayan yaki domin fuskantar 'yan bindiga a yankunansu wanda ke fama da matsalar tabarbarewar tsaro.
Babu cikakken bayani kan maudu'in wannan taro kawo yanzu.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/