Yanzu Yanzu: Allah ya yi wa jarumar Kannywood Fadila Muhammad rasuwa

Allah ya yi wa fatacciyyar jarumar Kannywood Fadila Muhammad ta rasu. Ta rasu ne a daren ranar Juma’a, 28 ga watan Agusta. Kafin mutuwarta jarumar ta fito a fina-finai da dama da suka hada da Basaja, Bikin Yar Gata, Hubbi, Karfen Nasara, Mai Farin Jini, Na Hauwa da dai sauransu.


Tuni manyan jaruman masana’antar suka fara nuna alhini da juyayi na rashin wannan abokiyar sana’arsu da suka yi a shafukansu na Instagram.


Maryam Booth ta wallafa: “Inna lillahi wa inna ilayhir rajiun Inna lillahi wa inna ilayhir rajiun Innalillaywa inna ilayhir rajiun Ubangiji Allah yajiqan ki Farida."



Source: Legit



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt


Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN