Yadda magidanci dan acaba ya shiga daji da yar shekara 12 ya yi mata fyade har ta mutu

Rundunar yansandan jihar Ondo ta kama wani magidanci mai suna Dare bisa zargin kashe wata yarinya yar shekara 12 mai suna Zainab Justina Adeyemo ta hanyar yi mata fyade har ta mutu.

Zainab yar shekara 12 ta hau acaba da Dare ke tukawa a garin Akoko bayan mahaifiyarta ta aiketa, amma sa Dare ya kauce wa hanya ya shiga daji da yarinyar kuma ya yi mata fyade har ta mutu.

Sai dai Dare ya shaida wa yansanda cewa Zainab ta mutu ne sakamakon kokuwa da suka yi kafin ya yi mata fyade.

Sashen SCID na yansandan jihar Ogun na ci gaba da bincike kan lamarin.

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN