Gwamna Abubakar Atiku Bagudu, ranar Lahadi 30/8/2020, ya kai ziyara ga matattu da ke kwance a Makabartar garin Birnin kebbi.
Gwamna Bagudu ya yi wa matattun addu'an neman Allah ya gafarta masu.
Haka zalika, Bagudu ya yi alkawarin cewa zai yi kokari ya ci gaba da kai irin wannan ziyara a Makabarta nan gaba.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/ JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/ L4xvcwRGM496Eep5J53zXt
Gwamna Bagudu ya yi wa matattun addu'an neman Allah ya gafarta masu.
Haka zalika, Bagudu ya yi alkawarin cewa zai yi kokari ya ci gaba da kai irin wannan ziyara a Makabarta nan gaba.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/