Yadda Gwamna Bagudu ya ziyarci matattu a Makabarta don yin addu'a

Gwamna Abubakar Atiku Bagudu, ranar Lahadi 30/8/2020, ya kai ziyara ga matattu da ke kwance a Makabartar garin Birnin kebbi.

Gwamna Bagudu ya yi wa matattun addu'an neman Allah ya gafarta masu.

Haka zalika, Bagudu ya yi alkawarin cewa zai yi kokari ya ci gaba da kai irin wannan ziyara a Makabarta nan gaba.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN