Wasu Samari sun bada Labarin yanda manyan Mata suka musu fyade

Wasu samari daga kasar Africa ta kudu sun bada labarain yanda wasu manyan mata suka musu fyade lokacin sun akanan yara.

Wani me sunan TyrenndimisoB be ya fara bayar da labarin inda yace yana dan shekaru 14 ne ba zai mantaba wata mata me sunan Smangele Kunene Zuli ta mai fyade.

Yace tun daga wancan lokacin ya rika jin cewaya tsani jima’i kuma idan ya gayawa abokansa sai su ta masa Dariya amma da ya bayar da labarain a Twitter sai gashi mutane da yawa suma suna fitowa suna bata labarin faruwar hakan akansu.
Hutudole

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt


أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN