Wasu samari daga kasar Africa ta kudu sun bada labarain yanda wasu manyan mata suka musu fyade lokacin sun akanan yara.
Wani me sunan TyrenndimisoB be ya fara bayar da labarin inda yace yana dan shekaru 14 ne ba zai mantaba wata mata me sunan Smangele Kunene Zuli ta mai fyade.
Yace tun daga wancan lokacin ya rika jin cewaya tsani jima’i kuma idan ya gayawa abokansa sai su ta masa Dariya amma da ya bayar da labarain a Twitter sai gashi mutane da yawa suma suna fitowa suna bata labarin faruwar hakan akansu.
Hutudole
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/