Tsohon Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II zai koma Makaranta

Tsohon sarkin Kano, Muhammad Sanusi II zai koma makaranta a kasar Ingila inda zai yi wani nazari na musamman.Sanusi II zai je jami’ar Oxford ne tsangayar Nazari kan Nahiyar Africa a watan October. 

Hutudole ya fahimci cewa sarkin zai yi Rubutun wani kundine akan irin matakan da manyan bankunan kasashe suka dauka a lokacin matsin tattalin arziki.

Kuma zai dora nazarin nashine akan babban bankin Najeriya, CBN kasancewarshi tsohon ma’aikacin banki kuma tsohon gwamnan babban bankin Najeriya.

Zai yi amfani da kwarewar aikinsa wajan rubuta wannan kundi

Hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN