Ta bayyan cewa wasu Kanal 2 da Brigediya ne suka kitsa juyin mulki a kasar Mali

Ta bayyana cewa wasu soji masu mukamin Kanal ne suka kitsa juyin mulki da aka yi a kasar Mali ranar Talata wanda ya kawo karshen mulkin shugaba Boubacar Keita. Sojin da suka jagoranci juyin mulkin sune Sadio Camara da Malick Diaw.Boubacar Ke.

Haka zalika  wasu sojin da ke da hannu a juyin mulkin sun hada da Laftana kanal Mama Seku Lelenta.

Babu takamammen bayani kan ko soji nawa ne suke da hannu gaba daya a wannan juyin mulki. sai dai ta tabbata cewa an ambato sunan Brigediya janar Cheick Fanta Mady Dembélé

Sojin sun yi kame kamen manyan jami'an gwamnatin shugaba  Boubacar Keita da shugaban sojin tsaron kasa na National Guard Abdoulaye Daffé, Ministan kudi Tiebilé Dramé, da kuma Ministan harkokin waje . Haka zalika Dan majalisar tarayya Moussa Timbine,yana hannunsu tare da sauran manyan jami'an tsohon gwamnatin.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN