Rundunar ‘yan sanda ta cafke wani mutum bisa zargin yiwa ‘yar shekara Uku fyade a jihar Bauchi

Rundunar ‘yan sanda reshen jihar Bauchi ta kama Adeshina Abdulazizi‘ mai shekara 38 da laifin yi wa wata yarinya ‘yar shekara 3 fyade yarinyar wadda ba’a bayyana sunan ta ba.
Wata sanarwa dauke da sa hannun jami’in hulda da jama’a na rundunar, DSP Ahmed Mohammed Wakili ya ce, “A ranar 02/08/2020, wanda ake zargin da aikata laifin ya haikewa yar karamar yarinyar ne a dakinsa dake Igbo Quarters a jihar Bauchi, sai dai tuni jami’an ‘yan sanda sun cafke mai laifin nan take.
Bayan cafke shi, a yayin da yake amsa tambayoyi ya bayyana cewa baya ga yarinyar a kalla ya haikewa ‘yan yara a kalla hudu.
Source: hutudole

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN