karuwai sun yi wa wani fasto da ya je musu wa’a zi dukan kawo wuka

Wani Fasto me suna Matthew dake cocin Ejigbo dake Legas ya gamu da ta kansa inda karuwai suka wulakantashi yayin da yaje yake musu wa’azi.

Lamarin ya faru ne ranar 14 ga watan Augustannan da muke ciki kamar yanda Nigeria Defender ta ruwaito. Hutudole ya tattro muku cewa faston shekaru 36 dama ya saba zuwa wajan yayi wa’azi.

Amma a wannan karin sai yace bari ya matsa kusa da gidan karuwan. Wani shaidar gani da ido ya bayyana cewa, dadai karuwan suka ga ba tafiya zai yi ba, sai daya daga cikinsu ta dauko bokitin ruwa cike ta kwarara masa.

Wata kuma taje ta fara tureshi. A haka dai har ya gaji ya tafi inda yayi fatan allah ya saka masa.

Hutudole

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN