Hotuna:Gwamna Zulum ya jagoranci kona tulin miyagun kwayoyin da NDLEA ta kona a Borno

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya jagoranci kona tulin miyagun kwayoyi da suka kai tan 20 da hukumar NDLEA ta kona a Borno.

Lamarin ya farune a jiya, Juma’a a hanyar Maiduguri zuwa Gamboru, hmtaron ya samu halartar Shehun Borno wanda ya tura wakilci da kuma kwamandan sojoji da shugaban NDLEA, Kanal Mustapha Abdallah me riyata.

Gwamnan a yayin bikin ya bayyana damuwa kan yanda ta’ammuli da miyagun kwayoyi ka iya saka rayuwar matasa cikin hadari. Ya kuma bada umarnin gyaran rukunin gidajen hukumar dake Borno a matsayin tallafi daga jihar.



Hutudole

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN