Duk wani me Abin fada ga Dama, Cewar Ado Gwanja yayin da ya saki dandanon wakarsa ta Zuciya Ta

Tauraron mawakin Hausa kuma jarumi, Ado Isa Gwanja kenan a wadannan hotunan nasa da ya saki tare da abokan aikinsa.

Ya saka hotunan a shafinshi na sada zumunta inda ya bayyana cewa” Duk wani me abin fada ga dama”Lamarin ya dauki hankula sosai a shafukan sada zumunta inda akai ta mayar da raddi kala-kala.

Saidai hutudole ya fahimci cewa wannan ka iya zama dabarace ta tallata sabuwar wakarsa daya saki dandanon ta me suna Zuciyata.Gwanja yace zai saki cikakkiyar wakar nan da ranar Laraba idan Allah ya kaimu.

Latsa nan ka saurari wakar

Source: hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN