Dan Allah dan Annabi wani ya zo ya aure ni mana sai kace bani da kyau?>>Inji Nusaibat

 
A wasu kyawawan hotunanta da ta sanyo a fagen nishadi da sada zumunta, Nusaibat, ta kalubalanci masoya ceewa " Dan Allah dan Annabi wani ya zo ya aure ni mana sai kace banai da kyau?". To me ya rage ma'abuta soyayya? wa  zai auna sa'arsa?






Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN