Jihar Kebbi: Dalilin karuwar zinace-zinace da karuwanci tsakanin yara a cikin al'umma (1)

Hukumar Hisbah na jihar Kebbi ta dukufa wajen seta tarbiyyar jama'a musamman yara a jihar, ta hanyar kokarin dakile hanyoyi da wurare  da ake ganin sune mataakai na farko da ke iya kai wadannan yara zuwa fadawa cikin tarkon lalacewar tarbiyya a tsakanin al'umma.


Kwamandan Hisbah na jihar Kebbi Malam Suleiman Muhammad, ya yi karin haske kan dalilan da suka haddasa  zinace-zinace da yawaitan karuwanci tsakanin yara da  matasa a jihar Kebbi.

Latsa kasa ka saurari sauti:





Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN