Batanci ga Annabi: Tarzoma ta barke, an kashe mutum 3 yansanda 60 sun raunata, an kone gidaje

Mutum 3 sun mutu bayan yan sanda 60 sun sami raunuka sakamakon tarzoma da ta barke domin cin zarfin Manzon Allah da wani ya wallafa a shafinsa na Facebook a birnin Bangalore na kasar India a daren ranar Talata 8 ga watan Agusta.

An kona motoci da dama tare da banka wa gidan dan Majalisa wuta wanda ake zargin dansa ne ya wallafa wannan batanci ga Annabi.

Duk da lallashin jama'a da Dattijai suka yi, haka bai hana tarzoman kazamcewa ba.

Sai dai wanda ake zargi da wallafa batancin, ya ce, ba shi ne ya wallafa wadannan kalamai a Facebook ba. Ya ce wani ya sace ragamarsa ta shiga Facebook kuma ya aikta wannan mugun aiki da sunansa domin ya haddasa wannan rudani a cikin al'umma. Sai dai duk da haka, yansanda sun kama shi domin amsa tambayoyi.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN