An gano gawar wata mata bayan da mijinta ya kulleta a daki tsawon kwanaki 3 a Kano

Lamarin ya farune a Unguwar Mariri dake Kano inda makwabtane suka ji wari ya ishesu suka kaiwa ‘yansanda korafi.

Da bincike yayi tsanani sai aka gano gawar matar a wani daki da ake zargin mijin ya kebance har ta fara wari.

Kakakin Rundunar ‘yansandan jihar, DSP Abdullahi Haruna ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace an kai gawar Asibiti yayin da aka ci gaba da bincike.
Hutudole

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN