Allah ya tona asirin makauniyar karya mai bara bayan an gano cewa idanunta garau suke

Allah ya tona asirin wata makauniyar karya yau a birnin Abakaliki na jihar Ebonyi bayan ta tabbata cewa lafiyar idanunta kalau.

Asirin matar ya tonu ne bayan ta shafa Robb a idanunta kuma ta fara hawaye, sai ta umarci yaro da ke tare da ita ya jagorance ta domin ta karbi sadaka daga wajen mutane a mahadar Union Bank da ke Abakaliki.

Bayanai sun nuna cewa matar yar asalin jihar Imo ce.

Wani hadimin Gwamnan jihar Ebonyi ne ya kamata, bayan na'urar tsaro ya nada abin da take yi. Sakamakon haka ya kalubalance ta, bayan an buda idanunta sai aka gano cewa lafiyarta kalau, haka zalika ba abin da ya sami idanunta.
.

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN