Yanzu-Yanzu:masu garkuwa da mutane sun sace diyar dan majalisa a Kano

Masu garkuwa da mutane sun sace diyar dan majalisar jihar Kano dake wakiltar Danbatta,

Murtala Musa Kore.Yarinyar ‘yar kimanin shekaru 17 dake ajin SS 2 na makarantar gwamnati dake


Jogana an bayyanata da sunan Juwairiyya Murtala.Masu garkuwa da mutanen sun sace yarinyarne da safiyar yau, Lahadi a gidan mahaifinta dake kauyen Kore dake Danbatta da misalin karfe 2 na dare.

Dan majalisar da yake magana da manema labarai ya bayyana cewa shine aka je sacewa, abin ya kare a kanshi.

hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN