Masu garkuwa da mutane sun sace diyar dan majalisar jihar Kano dake wakiltar Danbatta,
Murtala Musa Kore.Yarinyar ‘yar kimanin shekaru 17 dake ajin SS 2 na makarantar gwamnati dake
Jogana an bayyanata da sunan Juwairiyya Murtala.Masu garkuwa da mutanen sun sace yarinyarne da safiyar yau, Lahadi a gidan mahaifinta dake kauyen Kore dake Danbatta da misalin karfe 2 na dare.
Dan majalisar da yake magana da manema labarai ya bayyana cewa shine aka je sacewa, abin ya kare a kanshi.
hutudole
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/ L4xvcwRGM496Eep5J53zXt
Murtala Musa Kore.Yarinyar ‘yar kimanin shekaru 17 dake ajin SS 2 na makarantar gwamnati dake
Jogana an bayyanata da sunan Juwairiyya Murtala.Masu garkuwa da mutanen sun sace yarinyarne da safiyar yau, Lahadi a gidan mahaifinta dake kauyen Kore dake Danbatta da misalin karfe 2 na dare.
Dan majalisar da yake magana da manema labarai ya bayyana cewa shine aka je sacewa, abin ya kare a kanshi.
hutudole
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/