Allah ya yi wa 'dan siyasar Masarautar Zuru a jihar Kebbi Hon.Durumbu Dan Alkali rasuwa.
Hon Durumbu ya wakilci Mazabar zuru a Majalisar Wakilai na tarayya daga 2011 zuwa 2015.
Wata majiya ta shaida mana cewa Durumbu ya rasa 'dansa wanda hafsan sojin sama ne a hadarin mota kwanakin baya.
Jama'ar Masarautar Zuru a kudancin jihar Kebbi na ci gaba da isar da sakonnin ta'aziyarsu ta shafukan sada zumunta, yayin dawasu ke tururuwa a gidansa domin isar da ta'aziyyarsu ga iyalansa.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/