Yanzu yanzu: FG ta dakatar da manyan daraktoci 12 a hukumar EFCC kan binciken Magu

Gwamnatin tarayya ta dakatar da wasu manyan Daraktoci 12 na hukumar EFCC.

Dakatarwar ta zon ne bayan Gwamnatin tarayya ta dakatar da shugaban hukumar Ibrahim Magu wanda Kwamitin shugaban kasa ke bincikensa kan zargin zamba.

Jaridar The Nation ta ruwaito cewa an mika takardar dakatarwar ga manyan Daraktocin hukumar ne ta hannun mukaddashin shugaban hukumar Mr. Muhammed Umar daga ofishin babban Jojin Najeriya kuma Ministan shari'a na Najeriya da dare ranar Talata 14  ga watan Juli 2020.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN