Yanzu-yanzu: Bam ya tashi a jihar Katsina, akalla shida sun mutu

Wasu bama-bamai da sun tashi a kauyen Yammama, a karamar hukumar Malumfashi ya jihar Katsina kuma mutane da dama sun rasa rayukansu.

Daily Trust ta ruwaito cewa wannan abu ya faru ne da safiya Asabar a gonar wani mutum mai suna Alhaji Hussaini Mai Kwai.

Har yanzu ba'a san ainihin adadin wadanda suka rasa rayukansu amma masu idanuwan shaida sun bayyana cewa akalla mutane shida sun mutu.

Wani mai idon shiada yace wadanda suka mutu leburori ne dake cire ciyayi a gonar. "Na kirga gawawwaki 6 kuma an garzaya da wasu 5 asibiti. Jami'an tsaro sun killace wajen yanzu." Majiyar ta ce. Saurari karin bayani....

Source: Legit


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN