Yadda uwargida ta guntule mazakutar Mijinta yana tsakar bacci

Lamarin ya farune a garin Tella dake karamar Hukumar Gassol dake jihar Taraba inda Aliyu Umar yana bacci matarsa, Halima ta dauko wuka ta yanke masa Al’aura.

Lamarin ya faru a jiya, Talata inda dan uwan Aliyu yace sun garzaya dashi Asibiti kuma an bashi kulawar data kamata, saidai yace sun canja masa asibiti zuwa na jihar Gombe dan bashi kulawa ta musamman.Yace ‘yan uwa sun so su kashe matar me ciki amma aka tseratar da ita.

Me magana da yawun ‘Yansandan jihar,DSP  David Misal ya tabbatar da faruwar lamarin ga Dailytrust inda yace an kama wadda ake zargi kuma ana kan bincike.

hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN