Wani Likita, Olumide Adeuyi ne ya bayar da labarain hakan ta shafinshi na sada zumunta. Yace lamarin ya farune da misalin karfe 5 na yamma saidai be bayyana a inane abinda ya faruba.
Wani dan uwanshi Likita, Dr.Olufunmilayo yayi karin haske akan lamarin inda yace tabbas abune da yake faruwa amma ba kasafai ba.
Yace yakan iya kaiwa ga hana mutum sake saduwa da iyali ko kuma wahala wajan Fitsari idan ba’a yi aiki ba.Da dama sun nuna Alhini kan faruwar wannan abu
Hutudole
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/