Yadda aka yi wa mata mai juna biyu dukan da yayi sanadiyya mutuwarta a Jihar Ebonyi

Wata mata mai ciki me suna Jane Ekpe, mai shekara 32, an ruwaito mutuwarta ta hannun wani Florence Ugwu, mai shekara 34, a kasuwar Okwo Ngbo da ke karamar hukumar Ohaukwu ta jihar Ebonyi.
Marigayiyan, wanda aka ce tana cikin kusan wata shida, ta mutu a asibiti inda aka garzaya da ita bayan fadan a Ugwu.
An tattara matan biyu sun yi cacar baki a kasuwar Okwu a ranar 11 ga Yuli, lokacin da Ugwu ta shure marigayiyar a ciki sai ta fara zubda jini.
An garzaya da ita asibiti inda ta haifi bakwaini kafin ta mutu.
Kakakin ‘yan sanda, Loveth Odah ta tabbatar da faruwar lamarin.
Ta ce Kwamishinan ‘yan sanda, Philip Sule Maku ya ba da umarnin gudanar da bincike a kan lamarin.
“DPO ya hanzarta tattara mutanensa zuwa wurin sannan suka dakko gawar sannan aka ajiye at a babban asibitin garin Ngbo”
“Nan da nan aka kama wadda ake zargi kuma aka tsare ta a ofishin su, kuma bincikensu na ci gaba da gudana amma batun ya wuce karfin su.”
hutudole

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN