Aisha
Abubakar, mataimakiyar babban sufeto janar na rundunar 'yan sandan
Najeriya, ta ce tana matukar tsoron dan sanda lokacin tana yarinya.
A
tattaunawarta da BBC, mace ta biyu daga arewa mafi girman matsayi a
rundunar 'yan sandan kasar, ta kara da cewa iyalinta sun karfafa mata
gwiwar shiga aikin na dan sanda.
A cewarta, babu abin da ke sanya ta dariya kamar 'ya'yanta.
Source: BBC
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/