Kotu ta mayarwa Bukola Saraki gidajensa da aka kwace

Babbar kotun gwamnatin tarayya dake Legas ta mayarwa da tsohon kakakin majalisar Dattijai,  Bukola Saraki da gidajensa 2 da aka kwace.

Gidajen 2 dake Ilorin kotu ta kwacesu ne ta mayarwa da gwamnati su na wucin gadi saidai

Mai Shari’a, Rilwan Aikawa ya bayyana cewa EFCC bata bayar da gamsasshiyar hujja da zata bada damar kwace gidajen ba.Dan haka ya mayarwa da Bukola Saraki gidajensa.

hutudole


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN