Kalli rawar Pantsula da aka yi domin harzuka 'yan sandan wata kasar Afrika (1)

Kalli rawar Pantsula wanda ya shahara a tsakanin bakaken fata na kasar Afrika ta kudu.

A lokacin mulkin wariyar launin fata na fararen fata lokacin da suke mulkin kasar Afrika ta kudu, wannan rawa ya yi tashe tsakanin bakaken fata wajen harzuka jami'an tsaro fararen fata musamman 'yan sanda.

Bakaken fata sukan taka wannan rawa ne a gaban fararen fata 'yan sanda idan aka tura su zuwa cikin yankin bakaken fata domin jaddada mulkin wariyar launin fata.

Wannan lamari ya sadaukar da rayuwan wasu manyan mutane a kasar Afrika ta kudu kamar Nelson Mandela, Thabo Nbeki, Arch Bishop Desmond Tutu, Cheif Mungosutu Butelezi da dai sauransu.

Latsa kasa aka kalli rawar:


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN