Fusataccen miji ya kwara wa matarsa mai shayar da jariri tafasashshen ruwan zafi

Yansandan jihar Enugu sun kama wani dan kasar Ghana mazauni garin Enugu bayan ya kwara wa matarsa mai shayar da jariri tafasashshen ruwan zafi.

Yansanda sun kama Emmanuel Opoku ne sakamakon raunuka da matarsa mai shayar da jariri dan wata uku ta samu bayan ya kwara mata tafasashshen ruwan zafi.

Yansanda na ci gaba da bincike kan lamari.

Ba a bayyana musabbabin da ya sa Emmanuel ya kwara wa matarsa wannan ruwan zafi ba kawo yanzu.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/CSYKJgAmLEF4s1dle0Ug6J

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari



Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN